IQNA - Bayan mamayar da yahudawan sahyuniya suka yi a rufin masallacin Ibrahimi da ke Hebron, Falasdinu ta yi kira ga hukumar kula da ilimi, kimiya da al'adu ta Majalisar Dinkin Duniya (UNESCO) da ta dauki matakin kare wannan wuri mai tsarki.
Lambar Labari: 3493890 Ranar Watsawa : 2025/09/18
Tehran (IQNA) A jiya Talata sojojin gwamnatin Isra'ila sun hana ci gaba da gudanar da ayyukan kwamitin sake gina birnin Hebron wajen gyara masallacin Annabi Ibrahim (AS) da ke birnin Alkhalil a Falastinu.
Lambar Labari: 3486659 Ranar Watsawa : 2021/12/08